BBC Hausa of Friday, 12 March 2021
Source: bbc.com
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce gwamnati ba za ta yi sassauci ga masu ɗaukar bindiga suna kashe-kashe ba.
Ya kuma jaddada umarnin da ya bayar a baya-bayan nan cewa duk wani wanda ba jami'in tsaro ba aka kama shi da manyan makamai irin bindigar nan ta AK 47 a harbe shi.
Shugaba Buharin ya yi mamakin duk da cewa ba a daɗe da sake bude iyakokin ƙasar ba amma yan bindigar ba sa rashin makamai.
Vous êtes témoin d'un fait, vous avez une information, un scoop ou un sujet d'actualité à diffuser? Envoyez-nous vos infos, photos ou vidéos sur WhatsApp +237 650 531 887 ou par email ! Les meilleurs seront sélectionnés et vérifiés par la rédaction puis publiés sur le site.